DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC za ta sake gurfanar da Yahaya Bello kan badakalar biliyan N80.02

-

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya EFCC za ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja a yau.
Za a gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wani makusancinsa da wasu mutum biyu Dauda Suleiman da kuma Abdulsalam Hudu, a gaban Mai Shari’a Emeka Nwite a kan zarge-zarge 19 na badakalar kudi naira biliyan 80.0.
Ko jiya Alhamis, sai da hukumar ta gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wasu mutane biyu akan zarge-zarge 16 wadanda suka musanta aikatawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara