DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC za ta sake gurfanar da Yahaya Bello kan badakalar biliyan N80.02

-

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya EFCC za ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja a yau.
Za a gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wani makusancinsa da wasu mutum biyu Dauda Suleiman da kuma Abdulsalam Hudu, a gaban Mai Shari’a Emeka Nwite a kan zarge-zarge 19 na badakalar kudi naira biliyan 80.0.
Ko jiya Alhamis, sai da hukumar ta gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wasu mutane biyu akan zarge-zarge 16 wadanda suka musanta aikatawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara