DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC za ta sake gurfanar da Yahaya Bello kan badakalar biliyan N80.02

-

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya EFCC za ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja a yau.
Za a gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wani makusancinsa da wasu mutum biyu Dauda Suleiman da kuma Abdulsalam Hudu, a gaban Mai Shari’a Emeka Nwite a kan zarge-zarge 19 na badakalar kudi naira biliyan 80.0.
Ko jiya Alhamis, sai da hukumar ta gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wasu mutane biyu akan zarge-zarge 16 wadanda suka musanta aikatawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara