DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilai ta amince da Olufemi Olatubosun Oluyede a matsayin babban hafsan sojin Nijeriya

-

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da Laftanar Janar Olufemi Olatubosun Oluyede a matsayin babban hafsan sojin kasar.
Wannan na zuwa ne bayan da majalisar ta tantance Oluyede a jiya Laraba.
Tun da farko an nada Olufemi Olatubosun Oluyede a matsayin mukaddashin babban hafsan soji bayan rashin lafiyar Laftana Janar Taoreed Abiodun Lagbaja ta tsananta wanda ya rasu 5 ga watan Nuwamba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara