HomeLabaraiMasu garkuwa da mutane sun nemi naira miliyan 300 na fansar karamin...

Masu garkuwa da mutane sun nemi naira miliyan 300 na fansar karamin yaro da ‘yan uwansa da suka sace a Kaduna

-

Masu garkuwa da mutane da suka dauke yara 4 a jihar Kaduna sun tuntubi mahaifin yaran tare da neman naira miliyan 300 a matsayin kudin fansa.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa sun yi barazanar kashe karamin yaron dan shekaru biyu saboda kukan da yake yi.
Mahaifin yaran wanda ke zaune a Keke A, karamar hukumar Chikun, ya ce lokacin da suka kira shi yana ji lokacin da suke dukan yaran, ba yadda zai yi.
Yan bindigar sun sace yaran ne a lokacin da mahaifinsu ya ce asibiti domin duba mahaifiyarsu wadda aka kwantar da ita saboda rashin lafiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img