DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu garkuwa da mutane sun nemi naira miliyan 300 na fansar karamin yaro da ‘yan uwansa da suka sace a Kaduna

-

Masu garkuwa da mutane da suka dauke yara 4 a jihar Kaduna sun tuntubi mahaifin yaran tare da neman naira miliyan 300 a matsayin kudin fansa.

Google search engine
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa sun yi barazanar kashe karamin yaron dan shekaru biyu saboda kukan da yake yi.
Mahaifin yaran wanda ke zaune a Keke A, karamar hukumar Chikun, ya ce lokacin da suka kira shi yana ji lokacin da suke dukan yaran, ba yadda zai yi.
Yan bindigar sun sace yaran ne a lokacin da mahaifinsu ya ce asibiti domin duba mahaifiyarsu wadda aka kwantar da ita saboda rashin lafiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Limaman coci sun musanta zargin kisan Kiristoci a Nijeriya

Wasu limaman coci sun yi watsi da zargin Amurka da ke cewa ana gudanar da kisan kiyashi kan Kiristoci a Nijeriya.   Limaman sun mayar da martani...

Mun kashe Naira 100bn a fannin tsaron Borno cikin 2025 – Gwamna Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nuna damuwa da yadda ake kashe makuden kudade a fannin tsaro, yana mai cewa gwamnatinsa ta kashe Naira...

Mafi Shahara