DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu hana ruwa gudu na “Cabals” ne su ka riƙa juya Buhari bayan zaben 2015 – Solomon Dalong

-

Tsohon ministan matasa da harkokin wasanni Solomon Dalung, ya bayyana yadda masu hana ruwa gudu su ka yi baba-kere tare da ƙwace iko bayan nasarar da shugaban kasa Muhammad Buhari ya samu a shekarar 2015.
Da yake magantawa a cikin wani shiri da aka yada a ranar Lahadi, Dalung ya ce wadannan mutanen na daga cikin wadanda ya baiwa mukamai domin su taimaka masa sai dai sun yi amfani da damar wajen ci gaban kansu.
Solomon ya soki yadda mutanen da suka taimakawa Buhari wurin cin zaɓe su ka tafi wurin murna su ka bar shi da ‘yan hana ruwa gudu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara