DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutane 3 sun mutu yayin wani rikici a jihar Taraba

-

‘Yan sandan Nijeriya 

Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutane uku a wani rikici da ya barke tsakanin mabiya addinin kirista na majami’ar United Methodist da majami’ar Global Methodist a jihar.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, SP Usman Abdullahi, ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin, inda ya ce rikicin ya faru ne a karamar hukumar Karim-Lamido tsakanin mabiya majami’un biyu tun a ranar Lahadi.

Google search engine

A cewarsa, rundunar ta kama mutane shida da ake zargi da hannu a rikicin, yana mai cewa yanzu haka an tura jami’an ‘yan sanda da sojoji domin dakile aukuwar rikicin a nan gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan sanda sun kama mutanen da ake zargi da satar kifi a jihar Neja

Rundunar ’yan sandan jihar Neja ta sanar da kama mutane hudu bisa zargin sata da kuma karɓar kayan sata, bayan da aka sace kifaye da...

Manoma a Nijeriya sun koka kan shirin karya farashin kayan abinci

Manoma da masu sarrafa shinkafa a Najeriya sun soki manufofin gwamnatin tarayya bayan da alkaluma suka nuna cewa yawan kudaden shigo da kayayyakin gona ya...

Mafi Shahara