DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince a sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gowon

-

Majalisar zartarwa ta Nijeriya ta amince da sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gawon.
Ministan yada labarai Muhammed Idris ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar da Shugaba Tinubu ya jagoranta.
Ministan ya ce wannan wani mataki ne na girmama tsohon shugaban kasar Yakubu Gowon, kuma za a tura zuwa majalisar dokoki domin tabbatarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara