DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince a sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gowon

-

Majalisar zartarwa ta Nijeriya ta amince da sauya sunan jami’ar Abuja zuwa jami’ar Yakubu Gawon.
Ministan yada labarai Muhammed Idris ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar da Shugaba Tinubu ya jagoranta.
Ministan ya ce wannan wani mataki ne na girmama tsohon shugaban kasar Yakubu Gowon, kuma za a tura zuwa majalisar dokoki domin tabbatarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara