DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba wuta a wasu yankunan Abuja saboda lalata layin wuta na Shiroro-Katampe da bata gari su ka yi – TCN

-

Wasu sassan babban birnin tarayya Abuja na cikin matsalar rashin wutar lantarki saboda lalata layin wuta 330-kilovolt Shiroro-Katampe da barayi su ka sake yi.
Wani bayani da mai magana da yawun kamfanin samarda lantarki na Nijeriya Ndidi Mbah ya fitar, ya ce wutar ta lalace ne sun da misalin 11:43 na dare.
Mbah ya kara da cewa tuni aka tura jami’ai zuwa wurin da wutar ta lalace domin sauya injimin da aka lalata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin Kwale – kwale a Yobe ya karu zuwa 29

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya faru a karamar hukumar Nguru ta jihar Yobe ya ƙaru daga 25 zuwa 29,...

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa za ta tsunduma sabon yajin aiki

Kungiyar Likitocin masu neman kwarewa NARD ta bayyana cewa za ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga Litinin, 12 ga Janairu, 2026, sakamakon...

Mafi Shahara