DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba wuta a wasu yankunan Abuja saboda lalata layin wuta na Shiroro-Katampe da bata gari su ka yi – TCN

-

Wasu sassan babban birnin tarayya Abuja na cikin matsalar rashin wutar lantarki saboda lalata layin wuta 330-kilovolt Shiroro-Katampe da barayi su ka sake yi.
Wani bayani da mai magana da yawun kamfanin samarda lantarki na Nijeriya Ndidi Mbah ya fitar, ya ce wutar ta lalace ne sun da misalin 11:43 na dare.
Mbah ya kara da cewa tuni aka tura jami’ai zuwa wurin da wutar ta lalace domin sauya injimin da aka lalata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar wakilai ta amince da hukuncin shekaru 2 a gidan gyaran hali ga masu saye da sayar da kuri’u

Majalisar Wakilai ta amince da gyare-gyare masu tsanani ga dokar zabe, inda aka sanya hukunci mafi tsauri ga saye da sayar da kuri’u, wanda ya...

Majalisar wakilan Nijeriya ta kafa kwamitin bincike kan zargin sauya dokokin haraji

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya kafa kwamitin wucin-gadi mai mambobi bakwai domin binciken zargin sabani tsakanin kudirin dokokin haraji da Majalisar Tarayya ta amince...

Mafi Shahara