DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta bada umurnin ci gaba da riƙe $49,600 da aka kwace hannun tsohon Kwamishinan Zabe a Sokoto

-

 

Google search engine

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin a cigaba da rike wasu makudan kudade da aka kwace har dalar Amurka 49,600 a hannun tsohon Kwamishinan Zaben jihar Sokoto a zaben da ya gabata na 2023.

Mai shari’a Emeka Nwite ya ba da umarnin ne bayan da lauyan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Osuobeni Akponimisingha ya gabatar da bukatar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta fitar da Naira biliyan 2.3 don biyan bashin albashi da karin girma na malaman jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta saki kudin da ya kai Naira biliyan 2.3 domin biyan bashin albashi da karin girma na malamai a jami’o’in...

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Mafi Shahara