DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda a Kano sun ƙwato wayoyin hannu 415 da aka ƙwace a 2024

-

Rundunar ‘yan sandan jihar kano ta ce cikin shekarar 2024 da muke bankwana da ita ta kama wayoyi guda 415 a hannun masu kwacen waya a fadin jihar.

Google search engine

Kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna kiyawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai a hedkwatar hukumar a ranar Talata.

Kiyawa ya ce hukumar ‘yan sandan a shirye take ta ci gaba da fatattakar ‘yan daba tare da masu kwacen waya a jihar muddin basu daina ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara