DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda a Kano sun ƙwato wayoyin hannu 415 da aka ƙwace a 2024

-

Rundunar ‘yan sandan jihar kano ta ce cikin shekarar 2024 da muke bankwana da ita ta kama wayoyi guda 415 a hannun masu kwacen waya a fadin jihar.

Google search engine

Kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna kiyawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai a hedkwatar hukumar a ranar Talata.

Kiyawa ya ce hukumar ‘yan sandan a shirye take ta ci gaba da fatattakar ‘yan daba tare da masu kwacen waya a jihar muddin basu daina ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ni ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya – Nyesom Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya bayan shugaban kasa Bola...

Kwankwaso ya umurci a ba ’ya’yan ’yan majalisar Kano da suka rasu tikitin takarar maye gurbinsu

Jagoran darikar Kwankwasiyya Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya umarci a bai wa 'ya'yan 'yan majalisar dokokin jihar Kano guda biyu da suka rasu damar tsayawa...

Mafi Shahara