DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda a Kano sun ƙwato wayoyin hannu 415 da aka ƙwace a 2024

-

Rundunar ‘yan sandan jihar kano ta ce cikin shekarar 2024 da muke bankwana da ita ta kama wayoyi guda 415 a hannun masu kwacen waya a fadin jihar.

Google search engine

Kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna kiyawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai a hedkwatar hukumar a ranar Talata.

Kiyawa ya ce hukumar ‘yan sandan a shirye take ta ci gaba da fatattakar ‘yan daba tare da masu kwacen waya a jihar muddin basu daina ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta fitar da Naira biliyan 2.3 don biyan bashin albashi da karin girma na malaman jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta saki kudin da ya kai Naira biliyan 2.3 domin biyan bashin albashi da karin girma na malamai a jami’o’in...

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Mafi Shahara