DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta kori jami’anta 27 bisa laifin zamba da rashin da’a

-

Hukumar da ke Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, ta kori jami’anta 27 daga aiki a shekarar 2024 a cewar jaridar Daily Nigerian.

An sallami jami’an ne saboda laifukan da suka shafi ayyukan zamba da kuma rashin da’a. Korar su ta biyo bayan shawarar da kwamitin ladabtar na EFCC ta yi.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara