DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar APC ta ja kunnen PDP kan zargin da ta yi na yunkurin hallaka Sanatan Kaduna ta Tsakiya

-

Jam’iyyar APC mai mulkin jihar Kaduna ta bukaci jam’iyyar PDP ta guje wa bata sunan APC ta hanyar yin zarge-zargen da basu da tabbas domin yada farfaganda.
 
APCn wadda ke martani kan zargin yunkurin hallaka Sanata Lawal Adamu Usman mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, ta bayyana zargin a matsayin kage.
A cikin wani bayani da Sakataren APC Alhaji Yahaya Baba Pate ya fitar, ya shawarci PDP ta rika yin adawa mai ma’ana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CDD ta horas da ‘yan jarida a Katsina kan yaki da labaran karya

Cibiyar bunkasa dimokradiyya ta CDD ta horas da ‘yan jarida a jihar Katsina kan aiki mai inganci. CDD ta ce wannan na a wani yunkuri na...

‘Yan bindiga sun halaka mutum 1,sun kuma mutane 5 a Zamfara

’Yan bindiga sun kai hari kauyen Fananawa da ke karamar hukumar Bukuyum ta jihar Zamfara, inda suka halaka mutum ɗaya tare da sace mutane biyar,...

Mafi Shahara