DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar sojin saman Nijeriya ta gyara wani jirgi da lalace tsawon shekaru 23 da suka wuce

-

Injiniyoyi da kuma jami’an rundunar sojin saman Nijeriya sun gyara wani jirgin yaki da ya lalace shekara 23 da su ka gabata.
Wannan nasarar ta biyo bayan kokarin da rundunar ke yi na ganin cewa horon da take yi wa injiniyoyi da kuma jami’anta.
A cewar mai magana da yawun rundunar, an gudanar da aikin ne daga watan Yuni zuwa Disamba 2024, kuma tun a shekarar 2001 jirgin yake ajiye a Kaduna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara