DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar sojin saman Nijeriya ta gyara wani jirgi da lalace tsawon shekaru 23 da suka wuce

-

Injiniyoyi da kuma jami’an rundunar sojin saman Nijeriya sun gyara wani jirgin yaki da ya lalace shekara 23 da su ka gabata.
Wannan nasarar ta biyo bayan kokarin da rundunar ke yi na ganin cewa horon da take yi wa injiniyoyi da kuma jami’anta.
A cewar mai magana da yawun rundunar, an gudanar da aikin ne daga watan Yuni zuwa Disamba 2024, kuma tun a shekarar 2001 jirgin yake ajiye a Kaduna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara