DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta Nijeriya ta kama ‘yan kasar China 4 da wasu mutum 101 da ake zargi da aikata zambar yanar gizo

-

Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya EFCC, sun kama wasu mutum 105 ciki har da ‘yan kasar China 4 da ake zargi da aikata zambar yanar gizo, a wani gida dake yankin Gudu a Abuja.
Sanarwar da kakakin hukumar EFCC Dele Oyewale, ya fitar a yau Juma’a, ta ce wadanda aka kama suna da alaƙa da wasu gungun ‘yan damfara da ke aikata ta’asa a kasashen Turai da wasu sassan duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara