DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC ta Nijeriya ta kama ‘yan kasar China 4 da wasu mutum 101 da ake zargi da aikata zambar yanar gizo

-

Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya EFCC, sun kama wasu mutum 105 ciki har da ‘yan kasar China 4 da ake zargi da aikata zambar yanar gizo, a wani gida dake yankin Gudu a Abuja.
Sanarwar da kakakin hukumar EFCC Dele Oyewale, ya fitar a yau Juma’a, ta ce wadanda aka kama suna da alaƙa da wasu gungun ‘yan damfara da ke aikata ta’asa a kasashen Turai da wasu sassan duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara