DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai je Hadaddiyar Daular Larabawa domin halartar wani taron

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu zai bar birnin tarayya Abuja a ranar Assabar 11 ga watan Janairu, domin halartar taron tattaunawa kan matsalolin da ke addabar duniya na shekara ta 2025 da zai gudana a birnin Abu Dhabi na Hadaddiyar Daular Larabawa.
Wannan na kunshe ne a cikin sanarwar da mai magana da yawun fadar shugaban kasa Bayo Onanuga, ya fitar a yau jumu’a.
A cewar sanarwar, Shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan, shine ya gayyaci Shugaba Tinubu domin ya halarci taron da zai gudana daga ranar 12 zuwa 18.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara