DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai je Hadaddiyar Daular Larabawa domin halartar wani taron

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu zai bar birnin tarayya Abuja a ranar Assabar 11 ga watan Janairu, domin halartar taron tattaunawa kan matsalolin da ke addabar duniya na shekara ta 2025 da zai gudana a birnin Abu Dhabi na Hadaddiyar Daular Larabawa.
Wannan na kunshe ne a cikin sanarwar da mai magana da yawun fadar shugaban kasa Bayo Onanuga, ya fitar a yau jumu’a.
A cewar sanarwar, Shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan, shine ya gayyaci Shugaba Tinubu domin ya halarci taron da zai gudana daga ranar 12 zuwa 18.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara