DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cire tallafin man fetur alheri ne ga jihohi – Gwamna Hope Uzodimma

-

 Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo ya bayyana cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi a matsayin wani abin alheri da ya samu gwamnatocin jihohin Nijeriya.

Google search engine

Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake duba wasu ayyuka da gwamnatinsa ke aiwatar wa a jihar.

Uzodimma ya ce yanzu haka jihohi na samun kudaden shiga da suke ayyukan ci gaban al’umma da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara