DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar sadarwa NCC ta umarci kamfanonin sadarwa su katse lambobin USSD na wasu bankuna

-

Hukumar sadarwa ta Najeriya NCC, ta umarci kamfanonin sadarwa da su katse lambobin aike sakonnin USSD na bankuna 9, a kasar sakamakon tarin bashin da ake bin su.

Hukumar ta tabbatar da hakan ne ta cikin sanarwar da jami’in yada labaran ma’aikatar ta NCC Rueben Muoka ya fitar a ranar Talata.
Hukumar ta ce ya yin da wasu bankunan suka biya bashin da ake bin su yanzu haka ana bin wasu kudaden da suka zarta sama da biliyan 200.
NCC ta ce ya zama wajibi Bankunan su biya basukan da ake binsu zuwa ranar 27 ga Janairun 2025; ko su rasa manhajar sakonnin ta USSD gaba daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara