DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar Abuja za ta fara koyar da harshen Chinese

-

Shugaban jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi, ta ce jami’ar na gab da soma karantar da kwas na koyon harshen Chinese da kuma al’adunsu.
Farfesa Maikudi ta bayyana hakan ne a jiya Jumu’a, lokacin da ta karbi bakuncin dalibban nazarin aikin jarida na Jami’ar Tsinghua ta kasar China da suka kai mata ziyara..
Ta ce jami’ar Abuja na da tsohuwar alaka da kasar China, kuma akwai daliban jami’ar da yanzu haka ke koyon kwasa kwasai na Mandarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara