DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar Abuja za ta fara koyar da harshen Chinese

-

Shugaban jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi, ta ce jami’ar na gab da soma karantar da kwas na koyon harshen Chinese da kuma al’adunsu.
Farfesa Maikudi ta bayyana hakan ne a jiya Jumu’a, lokacin da ta karbi bakuncin dalibban nazarin aikin jarida na Jami’ar Tsinghua ta kasar China da suka kai mata ziyara..
Ta ce jami’ar Abuja na da tsohuwar alaka da kasar China, kuma akwai daliban jami’ar da yanzu haka ke koyon kwasa kwasai na Mandarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara