DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Togo ta ce akwai yiwuwar ta shiga kungiyar AES ta ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso

-

A wata tattaunawa ce ta musamman da kafar yada labaran Vox Africa ministan harkokin wajen kasar Togo Robert Dussey, ya ce kasar sa ba ta fidda ran shiga kungiyar AES ba.
Ministan ya yi ammanar cewa ‘yan kasar za su goyi bayan shiga kungiyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai yiwuwar madugun adawar Kamaru Isa Tchiroma yana Nijeriya ya boye – Rahotanni

Madugun adawar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, wanda ya kalubalanci nasarar Paul Biya, yana iya kasancewa yana a Nijeriya kamar yadda Africa Intelligence ta ce, amma...

Fusatattun matasa sun hallaka limamin masallaci a jihar Kwara bisa zargin maita

Wasu fusatattun matasa a garin Sokupkpan da ke ƙaramar hukumar Edu a jihar Kwara sun hallaka limamin masallacin yankin, Malam Abdullahi Audu, bisa zargin cewa...

Mafi Shahara