DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasashen Sénégal da Ghana sun tattauna batun ci gaban kungiyar CEDEAO/ECOWAS da kuma tsaron yankin Sahel

-

A ci gaba da ziyarar da yake yi a wasu kasashen, Shugaba John Dramani Mahamma ya sauka kasar Sénégal inda ya gana da takwaransa na Sénégal Bassirou Diomaye Faye.
A yayin ziyarar wadda ke zuwa ‘yan kwanaki bayan Mahamma ya sha rantsuwar kamun aiki, shugabannin biyu sun tattauna batun karfafa danganta su a fannoni daban daban ciki har da karfafa tsaro a yankin Sahel da ma ECOWAS.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai yiwuwar madugun adawar Kamaru Isa Tchiroma yana Nijeriya ya boye – Rahotanni

Madugun adawar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, wanda ya kalubalanci nasarar Paul Biya, yana iya kasancewa yana a Nijeriya kamar yadda Africa Intelligence ta ce, amma...

Fusatattun matasa sun hallaka limamin masallaci a jihar Kwara bisa zargin maita

Wasu fusatattun matasa a garin Sokupkpan da ke ƙaramar hukumar Edu a jihar Kwara sun hallaka limamin masallacin yankin, Malam Abdullahi Audu, bisa zargin cewa...

Mafi Shahara