DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu hannunmu a sulhu da ‘yan ta’adda – Gwamnatin jihar Katsina

-

 

Malam Dikko Umaru Radda

Google search engine

Gwamnatin jihar Katsina ta musanta cewa tana wata tattaunawa domin yin sulhu da ‘yan bindiga.

Kwamishinan yada labarai da al’adu na jihar,Dr Bala Salisu ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da Daily Trust ta wayar tarho inda yace gwamnatin nayin duk mai yuwuwa wajen yakar ‘yan bindiga.

Dr. Bala ya nanata aniyar gwamnatin jihar na karbar duk wani dan bindiga da daya mika wuya tare da yin watsi da fashi da satar mutane.Ya kara da cewa babu wata yarjejeniya da suka kulla kuma babu wani da suka zauna dashi domin yin sulhu,a cewar sa gwamnati ba za ta nemi wani dan ta’adda domin yin sulhu da shi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu kenan...

Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani

Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake yi...

Mafi Shahara