DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu hannunmu a sulhu da ‘yan ta’adda – Gwamnatin jihar Katsina

-

 

Malam Dikko Umaru Radda

Google search engine

Gwamnatin jihar Katsina ta musanta cewa tana wata tattaunawa domin yin sulhu da ‘yan bindiga.

Kwamishinan yada labarai da al’adu na jihar,Dr Bala Salisu ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da Daily Trust ta wayar tarho inda yace gwamnatin nayin duk mai yuwuwa wajen yakar ‘yan bindiga.

Dr. Bala ya nanata aniyar gwamnatin jihar na karbar duk wani dan bindiga da daya mika wuya tare da yin watsi da fashi da satar mutane.Ya kara da cewa babu wata yarjejeniya da suka kulla kuma babu wani da suka zauna dashi domin yin sulhu,a cewar sa gwamnati ba za ta nemi wani dan ta’adda domin yin sulhu da shi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijeriya ta dakatar da ziyarar ibada ta Kiristoci zuwa Isra’ila

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da dakatar da duk wata ziyara ta Kirista zuwa Isra’ila sakamakon halin tsaro a Gabas ta Tsakiya. Hukumar kula da ziyarar ibada...

Mata biyu da ke tsare a hannun ‘yan bindiga sun haihu a jihar Sokoto

Wasu mata biyu cikin mutum takwas da aka sace a kauyen Takatsaba da ke Karamar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sokoto sun haifi jarirai namiji...

Mafi Shahara