DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bani da tabbacin kididdigar yawan marasa aikin yi a Nijeriya – Ministan kwadago Maigari Dingyadi

-

Ministan Kwadago Muhammad Dingyadi

Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, a Nijeriya Muhammadu Dingyadi, ya ce bai da tabbacin kididdigar marasa ayyukan yi a kasar, amma ya sha alwashin ma’aikatarsa ​​za tai kokari wajen magance rashin aikin yi.

Google search engine

Dingyadi ya bayyana haka ne a ranar Litinin yayin da ya bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa mai kula da ayyukan yi da kwadago karkashin jagorancin Sanata Diket Plang.

Ya ce bai kai wata uku a ofishin sa ba, zuwa yanzu bashi da wata kididdiga ta marasa ayyukan yi,amma ma’aikatar na kokari wajen ganin an samu gurabe da samar da damarmaki a fadin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin Kwale – kwale a Yobe ya karu zuwa 29

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya faru a karamar hukumar Nguru ta jihar Yobe ya ƙaru daga 25 zuwa 29,...

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa za ta tsunduma sabon yajin aiki

Kungiyar Likitocin masu neman kwarewa NARD ta bayyana cewa za ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga Litinin, 12 ga Janairu, 2026, sakamakon...

Mafi Shahara