DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta ba da kwangilar sanya wa gidaje, asibitoci, makarantu da ofisoshin gwamnati milyan 3 intanet

-

Gwamnatin Nijeriya ta sanya hannu kan wata yarjejeniya da kamfanin sadarwa WIOCC domin haɗa gidaje miliyan uku da yanar gizo.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani Dr. Bosun Tijani, ne ya bayyana hakan a Abuja.
Yace yarjejeniyar ta dala miliyan 10, za ta tabbatar da cewa an sanya wa gidaje, asibitoci, makarantu da ofisoshin gwamnati milyan 3 intanet.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta fitar da Naira biliyan 2.3 don biyan bashin albashi da karin girma na malaman jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta saki kudin da ya kai Naira biliyan 2.3 domin biyan bashin albashi da karin girma na malamai a jami’o’in...

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Mafi Shahara