DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa bayan juyin mulkin 2023

-

 

Google search engine

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa, bayan hambarar da gwamnatin farar hula da Ali Bongo

Za a dai gudanar da zaben ne a ranar 12 ga watan Afrilun, 2025, wanda shugaban rikon kwarya bayan juyin mulkin Janar Brice Oligui Nguema, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara.

A watan Agustan 2023 ne dai sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula ta Ali Bongo da ya yi shekaru 14 yana shugabancin kasar, bayan da shi kuma ya karbi tafiyar da ragamar kasar bayan mahaifinsa Omar Bongo ya rasu wanda ya yi shekaru 41 yana mulkin kasar ta Gabon.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar PDP ta dakatar da mambobinta hudu na tsawon wata daya

Kwamitin Ayyuka na Kasa na jam’iyyar PDP ya dakatar da mai ba da shawara kan harkokin shari’a na kasa, Kamaldeen Ajibade (SAN), sakataren jam’iyya na...

PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin dakatar da babban taronta a Ibadan

Jam’iyyar PDP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin kotun tarayya da ta dakatar da gudanar da babban taronta da aka shirya yi a...

Mafi Shahara