DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tattalin arzikin Nijeriya zai karu da kashi 5.5 – Cibiyar tattalin arziki NESG

-

Cibiyar tattalin arziki ta Nijeriya ta yi hasashen cewa tattalin arzikin kasar zai iya karuwa da kashi 5.5 a ma’aunin GDP idan aka dore da sauye-sauyen tattalin arzikin da ake yi.
Wannan na kunshe a cikin wani kundin hasashe na shekara ta 2025 da cibiyar ta kaddamar.
Shugaban Cibiyar Dr. Olusegun Omisakin, ya ce sun yi amannar idan aka ci gaba da fito wa da tsare-tsaren tattalin arziki Nijeriya za ta samu ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara