DCL Hausa Radio
Kaitsaye

AFCON 2025: CAF ta sanya Najeriya a ‘rukunin C’ mai kasashen Tunisiya, Uganda da Tanzania

-

 

Shugaban Nijeriya sanye da rigar Super Eagles

Google search engine

Tawagar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta samu kanta a rukunin C bayan raba jadawali na rukuni a gasar Kofin nahiyar Afrika,  AFCON ta 2025 da za a yi a kasar Morocco.

Daga cikin abokanan karawar ta Super Eagles a rukunin akwai kasar Tunisia sai Uganda da Tanzania.

Kasashen da ke rukunin A sun kunshi Morocco mai masaukin baki sai Mali da Zambia kana Tsibirin Comoros.

Daga rukunin B kasashen Masar wato Egypt da Afirka ta Kudu sai Angola da Zimbabwe ne za su kece raini.

Rukunin D akwai kasar Senegal da Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango  sai Jamhuriyar Benin da Botswana.

Rukunin E na dauke da kasashen Algeria da Burkina Faso sai Equatorial Guinea da Sudan. Sai rukunin karshe na F mai kasashen Cote d’Ivoire kana Cameroun da Gabon tare da Mozambique.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Real Madrid na da shiga rai amma burina yin nasara tare da Arsenal – William Saliba

Dan wasan baya na Arsenal, William Saliba, ya bayyana cewa sha’awar da Real Madrid ta nuna masa na da matukar daukar hankali, amma burinsa shi...

Magoya bayan bangaren Wike sun mamaye hedkwatar PDP a Abuja

Wasu magoya bayan bangaren sabon mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP, Mohammed Abdulrahman, sun mamaye hedkwatar jam’iyyar da ke Wadata Plaza, Abuja, a ranar Litinin suna rera...

Mafi Shahara