DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hisbah ta ceto kananan yara mata 16 da aka yi safararsu a Kano

-

 

Google search engine

Jami’an hukumar Hisbah a jihar Kano sun yi nasarar kubutar da wasu kananan ‘yan mata su 16 da aka yi safararsu a wata tashar mota a jihar.

Wadanda lamarin ya rutsa da su, dukkansu ‘yan mata ne masu karancin shekaru, an ceto su ne a tashar mota ta Unguwa Uku.

Da yake jawabi mataimakin kwamandan Hisbah, Mujahid Aminuddeen Abubakar ya bayyana cewa jami’ansu sun yi nasarar ceto wasu mutane tare da ceto kananan yaran mata da ake shirin safarar su zuwa Legas da Jamhuriyar Benin da kuma Ghana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara