DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutanen daji sun shigo sun yi garkuwa da wasu iyalai a Abuja babban birnin Nijeriya

-

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a Chikakore da ke Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya, inda suka yi garkuwa da wani mutum da matarsa da dansa tare da wasu mutane biyu.

Google search engine

Wani mazaunin unguwar ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa masu garkuwa da mutanen sun kai kimanin mutun 30 kuma dukkanin su dauke da bindigogi kirar AK-47, inda suka nufi gidan wani mai suna Adefija Micheal Akinropo, wanda aka yi garkuwa da shi tare da iyalansa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara