DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mutanen daji sun shigo sun yi garkuwa da wasu iyalai a Abuja babban birnin Nijeriya

-

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a Chikakore da ke Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya, inda suka yi garkuwa da wani mutum da matarsa da dansa tare da wasu mutane biyu.

Wani mazaunin unguwar ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa masu garkuwa da mutanen sun kai kimanin mutun 30 kuma dukkanin su dauke da bindigogi kirar AK-47, inda suka nufi gidan wani mai suna Adefija Micheal Akinropo, wanda aka yi garkuwa da shi tare da iyalansa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara