DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Jigawa za ta kashe kudi Naira bilyan 4.8 don ciyarwa a cikin watan Ramadan

-

Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.

Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.

A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.
Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.
Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.
A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara