DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta ayyana kujerar wani dan majalisa a matsayin babu kowa a kanta, saboda rashin halartar zaman majalisar

-

Google search engine
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta ayyana kujerar dan majalisa mai wakiltar Talatar Mafara ta Kudu Aliyu Kagara, a matsayin babu kowa a kanta saboda rashin halartar zaman majalisa a lokaci daban-daban.
Wata sanarwa da sakataren yada labarai na majalisar Bello Kurya ya fitar, ta ce an dauki matakin ne saboda cikin zama 180 da majalisar tayi, sau 21 kawai dan majalisar ya halarci majalisar.
Sanarwar ta ce hakan ya saba wa kundin tsarin mulki na Nijeriya kuma majalisar ta nada kwamitocin domin zama da dan majalisar amma abin ya ci tura.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manoma a Nijeriya sun koka kan shirin karya farashin kayan abinci

Manoma da masu sarrafa shinkafa a Najeriya sun soki manufofin gwamnatin tarayya bayan da alkaluma suka nuna cewa yawan kudaden shigo da kayayyakin gona ya...

Fadar shugaban kasa ta mayar wa Atiku martani cewa babu yunwa a Niijeriya

Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na tafiya kan madaidaiciyar hanya, tana mai musanta ikirarin tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da...

Mafi Shahara