DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana shawarar kirkiro karin jihohi 31 a Nijeriya

-

Kwamitin majalisar wakilan Nijeriya da ke sake duba kundin tsarin mulkin kasar ya gabatar da shawarar kirkiro sabbin jihohi 31 a kasar
Idan hakan ta tabbata, jihar Kano za ta samu Karin jihohi biyu na jihar Ghari da kuma jihar Tiga. Kazalika, Lagos za ta samu karin jihar Lagoon.
Kenan, Nijeriya za ta kasance mai jihohi 67 idan aka amince da shawarar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata ne...

Hukumar ‘yansandan Nijeriya ta tsawaita wa’adin daukar jami’ai aiki

Hukumar Kula da ayyukan ‘yansandan Nijeriya (PSC) tare da rundunar ‘yansandan sun tsawaita wa’adin ɗaukar sabbin 'constable' guda 50,000 da makonni biyu, bayan da aka...

Mafi Shahara