DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya sauke shugabar jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi

-

Google search engine

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Aisha Maikudi  mataimakiyar shugabar jami’ar Abuja, wadda a yanzu ake kira da Jami’ar Yakubu Gowon.

An sanar da sauke Aisha Maikudi  sa’o’i kadan bayan da ta jagoranci bikin yaye dalibai da suka kammala karatun digiri a makarantar.

Dama dai ana ta  cece-kuce game da nadin nata inda wasu malaman jami’ar ke cewa, ta hau wannan mukamin ba bisa ka’ida ba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano ya rattaba hannu kan bukatar samar da kwalejin Polytechnic a Gaya

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan dokar kafa kwalejin kimiyya da fasaha "Gaya Polytechnic" a wani mataki na fadada damar samun ilimin...

Ma’aikatan majalisa sun rufe majalisar dokokin jihar Bauchi sakamakon tsunduma yajin aiki 

Shugaban ƙungiyar ma’aikatan majalisun jihohi ta Nijeriya (PASAN) a jihar Bauchi Adamu Yusuf ne ya sanar da hakan ranar Juma’a, bisa bin umarnin shugabancin ƙungiyar...

Mafi Shahara