DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya sauke shugabar jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi

-

Google search engine

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Aisha Maikudi  mataimakiyar shugabar jami’ar Abuja, wadda a yanzu ake kira da Jami’ar Yakubu Gowon.

An sanar da sauke Aisha Maikudi  sa’o’i kadan bayan da ta jagoranci bikin yaye dalibai da suka kammala karatun digiri a makarantar.

Dama dai ana ta  cece-kuce game da nadin nata inda wasu malaman jami’ar ke cewa, ta hau wannan mukamin ba bisa ka’ida ba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata ne...

Hukumar ‘yansandan Nijeriya ta tsawaita wa’adin daukar jami’ai aiki

Hukumar Kula da ayyukan ‘yansandan Nijeriya (PSC) tare da rundunar ‘yansandan sun tsawaita wa’adin ɗaukar sabbin 'constable' guda 50,000 da makonni biyu, bayan da aka...

Mafi Shahara