DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya sauke shugabar jami’ar Abuja Farfesa Aisha Maikudi

-

Google search engine

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Aisha Maikudi  mataimakiyar shugabar jami’ar Abuja, wadda a yanzu ake kira da Jami’ar Yakubu Gowon.

An sanar da sauke Aisha Maikudi  sa’o’i kadan bayan da ta jagoranci bikin yaye dalibai da suka kammala karatun digiri a makarantar.

Dama dai ana ta  cece-kuce game da nadin nata inda wasu malaman jami’ar ke cewa, ta hau wannan mukamin ba bisa ka’ida ba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Abba Kabir ka yi namijin ƙokari – Ministan jiragen sama

Ministan sufurin jiragen sama na Nijeriya Festus Keyamo ya jinjina wa Gwamna Abba Kabir kan komawa jam'iyyar APC.   A ranar Litinin 26 ga watan Janairun 2026...

APC ta karyata rade-radin sauya Shettima a takarar Tinubu 2027

Jam’iyyar APC ta musanta rahotannin da ke cewa ana shirin sauya Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takarar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu,...

Mafi Shahara