DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsaro da tattalin arziki sun inganta a lokacin ina shugaban Nijeriya – Muhammad Buhari

-

Google search engine

Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa tsaro da tattalin arzikin kasar nan sun inganta sosai a tsawon shekaru takwas da yayi yana mulki.

Buhari ya bayyana hakan ne a ranar Larabar da ta gabata yayin da ya karbi bakuncin mambobin kungiyar ‘yan jarida ta kasa reshen jihar Katsina a gidan sa dake Daura a jihar Katsina.

Tsohon shugaban kasar ya bayyana cewa ya gaji mummunar tattalin arziki da kalubalen tsaro daga jam’iyyar PDP da ta shafe shekaru 16 tana mulki.

Buhari, ya tabbatar da cewa dabarun gwamnatinsa sun yi nasarar magance wadannan kalubale, wajen dakile ta’addanci da matsalolin tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Limaman coci sun musanta zargin kisan Kiristoci a Nijeriya

Wasu limaman coci sun yi watsi da zargin Amurka da ke cewa ana gudanar da kisan kiyashi kan Kiristoci a Nijeriya.   Limaman sun mayar da martani...

Mun kashe Naira 100bn a fannin tsaron Borno cikin 2025 – Gwamna Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nuna damuwa da yadda ake kashe makuden kudade a fannin tsaro, yana mai cewa gwamnatinsa ta kashe Naira...

Mafi Shahara