DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Rivers Sim Fabura ya biya wa mutane 67 kudin aikin hajjin 2025

-

Da yake zantawa da Hajj Reporters, shugaban riko na hukumar alhazzai musulmai ta jihar Abdulrazaq Diepriye ya ce, gwamnan ya biya kudin mutanen tare da tallafin da zai taimaka musu wajen yin aikin hajjin 2025.
Diepriye ya kuma bayyana cewa Gwamna Fubara ya biya wa kudin ne kafin wa’adin da hukumar NAHCON ta sanya ya cika.
A cewarsa, ko a shekarar da ta gabata gwamnan ya biya wa wasu mutanen kujerun aikin hajji domin su sauke farali.

 

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara