DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akpabio ya ba da umarnin a fitar da Sanatar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti daga zauren majalisar dattawan Nijeriya

-

Zazzafar muhawara ta barke a majalisar dattawan Nijeriya, yayin da shugaban majalisar Godswill Akpabio ya umarci a fitar da Santa Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta tsakiya daga zauren majalisar.

Rikicin dai ya samo asali ne daga wani rahoto da babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa Sanata Mohammed Monguno ya mika, inda ya shaidawa majalisar cewa sanata Natasha ta ki karbar sabon mukami da aka ba ta.

Kafin Monguno ya kammala maganarsa, Natasha Akpoti-Uduaghan ta ci gaba da magana ba kakkautawa, inda ta bukaci a yi mata bayani kan canjin kujerar nata kwatsam.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara