DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu farashin fetur bai sauko ba a gidajen mai duk da rangwamen da Dangote ya yi – Jaridar The Nation

-

Google search engine
Farashin man fetur bai sauka ba a fadin Nijeriya duk da rangwamen da matatar dangote ta yi a kwanakin baya daga N890 zuwa N825 kowace lita; digo na N65.00.
Sai dai binciken jaridar The Nation ya nuna cewa ba a samu canji sosai ba ta fuskar farashin mai.
Farashin kuma ya danganta daga gidajen mai na yankunan kasar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kebbi ya soki rundunar sojin Nijeriya kan yadda take yakar rashin tsaro

Gwamnan jihar Kebbi Nasir Idris ya nuna rashin gamsuwa da tsarin da rundunar soji ke amfani da shi wajen yakar rashin tsaro yana mai kira...

Sace dalibai na barazana ga makomarsu a Arewacin Nijeriya – Amnesty International

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International a Nigeria ta yi gargadin cewa yawaitar sace dalibai a makarantun arewa na iya karya ilimi, tare...

Mafi Shahara