DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu farashin fetur bai sauko ba a gidajen mai duk da rangwamen da Dangote ya yi – Jaridar The Nation

-

Google search engine
Farashin man fetur bai sauka ba a fadin Nijeriya duk da rangwamen da matatar dangote ta yi a kwanakin baya daga N890 zuwa N825 kowace lita; digo na N65.00.
Sai dai binciken jaridar The Nation ya nuna cewa ba a samu canji sosai ba ta fuskar farashin mai.
Farashin kuma ya danganta daga gidajen mai na yankunan kasar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijeriya ta musanta zargin leken asiri kan jirginta da ke Burkina-Faso

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta musanta zargin leken asiri da ake jinginawa jirginta a Burkina-Faso Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta karyata jita-jitar da...

Dangote ya zayyana irin zagon kasan da ake yi wa matatun mai a Nijeriya

Shugaban matatar man Dangote, Aliko Dangote, ya ce kungiyoyin da ke zagon kasa a bangaren mai da gas a Najeriya da ya kira “oil mafia”...

Mafi Shahara