DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu farashin fetur bai sauko ba a gidajen mai duk da rangwamen da Dangote ya yi – Jaridar The Nation

-

Google search engine
Farashin man fetur bai sauka ba a fadin Nijeriya duk da rangwamen da matatar dangote ta yi a kwanakin baya daga N890 zuwa N825 kowace lita; digo na N65.00.
Sai dai binciken jaridar The Nation ya nuna cewa ba a samu canji sosai ba ta fuskar farashin mai.
Farashin kuma ya danganta daga gidajen mai na yankunan kasar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Amurka ta fara gamsuwa da matakan Tinubu kan tsaron Nijeriya

Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya yaba wa gwamnatin Najeriya kan ceto yara 100 da aka sace daga St. Mary’s Private Catholic School a...

APC ta dage sauya shekar Gwamnan Taraba zuwa Janairun 2026

Shugaban jam'iyyar APC na Jihar Taraba, Ibrahim Tukur, ya tabbatar cewa gwamnan jihar, Agbu Kefas, zai sauya sheƙa zuwa APC a hukumance a watan Janairu...

Mafi Shahara