DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsare-tsaren gwamnatin shugaba Tinubu ya jefa miliyoyin yan Nijeriya cikin ƙangin talauci – Malamin addinin kirista ya yi tsokaci

-

Wani babban taro da limaman ɗarikar Katolika suka gudanar a Nijeriya ya bayyana cewar tsare-tsare da manufofin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun jefa miliyoyin ƴan kasar cikin ƙangin talauci.

Google search engine

Babban jagora kuma limami a đarikar Bishop Lucius Iwejuru Ugorji, ya ce manufofin gwamnati sun haifar tsadar rayuwa sakamakon hauhawan farashin kayan masarufi, abinda ya sanya jama’a da dama cikin talauci.

Ugorji ya ce sauye-sauyen da gwamnatin ta zo da su, sun sanya tashin farashin kayayyakin masarufi sakamakon janye tallafin man fetur inda aka ci gaba da samun tsadar sufuri da kuma kayayyakin da ake buƙata na yau da kullum.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara