DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a ci tarar masu wa’azi dake kure lasifika a bainar jama’a tarar Naira 500,000

-

Gwamnatin jihar Anambra ta gargadi masu wa’azi da su guji kure lasifika a bainar jama’a, musamman wuraren taruwar jama’a da hayaniyar ke damun su.

Google search engine

Gwamnan jihar Chukwuma Soludo, ya bayyana cewa duk wanda aka kama da karya wannan dokar za a ci shi tarar Naira 500,000.

Daga karshe ya shawarci limaman coci masu wa’azin da su dinga yin wa’azuzukan su a cikin coci da masu son saurara zasu iya ji a harabar Cocin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan majalisar dokoki 6 a Jihar Zamfara sun fice daga PDP zuwa APC

‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara 6 da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, suna zargin take...

Kotu ta umurci hukumar EFCC ta gabatar da kwamshinan kudi na jihar Bauchi ga kotu bisa zargin safarar N4.6bn

Kotun Tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar EFCC da ta gabatar da Kwamishinan Kuɗin Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, a ranar 30 ga Disamba domin...

Mafi Shahara