DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotun Gabon ta yi watsi da takardun takara 19

-

  

Google search engine

Takardun ‘yan takarar shugaban kasa a Gabon hudu ne kotun tsarin mulkin kasar ta amince da su cikin 23 da suka ajiye takardun nuna bukatar yin takarar shugaban kasar a zabe mai zuwa na ranar 12 ga watan Aprilun nan mai kamawa 

Kotun ta ce wadanda aka yi watsi da takardun nasu suna da sa’o’i 72 domin daukaka kara a gaban kotu 

Cikin wadanda kuma aka yi watsi da takardun nasu har da fitaccen dan gwagwarmayar farar hula na kasar Jean-RĂ©my Yama sakamakon zargin shi da rashin saka takardar haihuwar mahaifin shi 

Daga cikin wadanda aka amince da takardar takarar tasu akwai shugaban gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan kasar Brice Clotaire Oligui Nguema da kuma Alain-Claude Bilie By Nze tsohon Firaministan hambararren shugaban kasar Ali Bongo

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Trump na Amurka ya amince cewa ba Kiristoci ne kadai ake halakawa a Nijeriya ba

Shugaban Amurka, Donald Trump, a karon farko ya amince cewa ba iya Kiristoci ne matsalar tsaro ta shafa ba, Musulmi ma na daga cikin wadanda...

Wasu lauyoyi biyu daga Tanzania sun yi kara a gaban kotu suna kalubalantar zaɓen 2025 da aka gudanar a kasar

Wasu lauyoyi biyu a Tanzania, Tito Magoti da Bob Wangwe, sun kai ƙasar Tanzania gaban Kotun Gabashin Afirka kan zaɓen da aka gudanar a ranar...

Mafi Shahara