DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamnan jihar Sim Fubara da mataimakinsa

-

Majalisar dokokin jihar Ribas ta fara shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakinsa Farfesa Ngozi Odu bisa zargin aikata ba dai dai ba. 
Gidan talabijin na AIT ya ruwaito cewa, majalisar ta umurci akawunta da ya wallafa zarge-zargen da ake yi wa Gwamna Sim Fubara da mataimakinsa, Farfesa Ngozi Odu a jaridu, kamar yadda sashe na 188 na kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999 ya tanada.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara