DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kogi ce ke daukar nauyin kiranyen Sanata Natasha – Zargin lauyan Natasha

-

Daya daga cikin lauyoyin da ke kare Sanata Natasha ya zargi gwamnatin jihar Kogi da daukar nauyin kiranyen da ake yunkurin yi wa Sanatar da ta fito daga Kogi ta tsakiya.

Lauyan wanda ke jawabi a gidan talabijin na Channels, ya zargi daya daga cikin hadiman gwamnatin jihar mai suna Charity Omole da daukar nauyin kiranyen.

Google search engine

A ranar Litinin, 24 ga watan Maris na shekarar 2025, Omole ya jagoranci wasu daga cikin mazabar sanatar daga Kogi ta Tsakiya suka gabatar da koken kiranye ga hukumar zabe mai zaman kanta wato INEC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara