DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar kwadago a Nijeriya NLC ta yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a Rivers ba

-

 

Google search engine

Kungiyar Kwadago a Nijeriya ta yi Allah wadai da kakaba dokar ta baci a jihar Rivers, ta kuma yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a jihar.

Wannan gargadi ya fito ne daga cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka hada da kungiyar kwadago reshen jihar Rivers Alex Agwanwor da shugaban kungiyar kwadago ta TUC, Ikechukwu Onyefuru da wasu kungiyoyi suka sanyawa hannu.

A cewar shuwagabannin kungiyoyin al’ummar jihar Rivers sun fito sun zabi wadanda suke so su shugabancesu sabi da haka duk wani yunkuri na dakatar da su, ba tare da bin tsarin mulkin kasa ba yana kawo cikas ga dimokradiyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Shugaban kasar Uganda mai shekaru 80, zai sake tsayawa takara bayan shafe shekara 39 kan mulki

Jam'iyyar NRM mai mulki a kasar Uganda ta ce shugaban kasar Yoweri Museveni zai sake neman tsayawa takara a zaben da za a gudanar a...

Mafi Shahara