DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cutar sankarau ta yi ajalin mutum 74, yayin da cutar ke ci gaba da yaduwa a Nijeriya – Hukumar NCDC

-

Hukumar kare yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC ta nuna damuwar game da karuwar kamuwa da cutar sankarau a kasar, wadda ta haddasa mutuwar mutane 74 a fadin jihohi 22 na kasar.

Google search engine

Darakta Janar na hukumar NCDC, Dr Jide Idris ne ya bayyana hakan a wata hira da kamfanin dillancin labaran Nijeriya ranar Litinin a Abuja.

Idris ya ce hukumar ta dauki matakin gaggawa ta hanyar tura jami’anta musamman a jihohin Kebbi, Katsina, da Sokoto, wadanda aka fi samun bullar cutar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Real Madrid na da shiga rai amma burina yin nasara tare da Arsenal – William Saliba

Dan wasan baya na Arsenal, William Saliba, ya bayyana cewa sha’awar da Real Madrid ta nuna masa na da matukar daukar hankali, amma burinsa shi...

Magoya bayan bangaren Wike sun mamaye hedkwatar PDP a Abuja

Wasu magoya bayan bangaren sabon mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP, Mohammed Abdulrahman, sun mamaye hedkwatar jam’iyyar da ke Wadata Plaza, Abuja, a ranar Litinin suna rera...

Mafi Shahara