DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta hana taron magoya bayan Wike ministan Abuja yin gangami a Bayelsa

-

Wata babbar kotu a jihar Bayelsa ta bayar da umurnin hana magoya bayan ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike gudanar da gangami a jihar har sai ta saurari karar da aka shigar a gabanta.
An dai shirya taron gangamin ne a Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa, a ranar 12 ga Afrilu, 2025. 
Alkalin kotun mai shari’a I. A Uzakah ya amince da bukatar da babban lauyan jihar ta Bayelsa Biriyai Dambo (SAN) ya shigar tare da dage sauraron karar zuwa 11 ga Afrilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara