DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta hana taron magoya bayan Wike ministan Abuja yin gangami a Bayelsa

-

Wata babbar kotu a jihar Bayelsa ta bayar da umurnin hana magoya bayan ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike gudanar da gangami a jihar har sai ta saurari karar da aka shigar a gabanta.
An dai shirya taron gangamin ne a Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa, a ranar 12 ga Afrilu, 2025. 
Alkalin kotun mai shari’a I. A Uzakah ya amince da bukatar da babban lauyan jihar ta Bayelsa Biriyai Dambo (SAN) ya shigar tare da dage sauraron karar zuwa 11 ga Afrilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara