DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahajjatan Nijeriya sama da 7,000 sun isa Saudiyya don aikin hajjin bana, 2025

-

Hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta tabbatar da cewa jimillar mahajjata 7,263 daga kasar aka rigaya aka yi jigilarsu zuwa birnin Madina, na Saudiyya.

Rahoton PUNCH ta bayyana cewa aikin jigilar mahajjata na shekarar 2025 na kara samun tagomashi, inda aka samu jirage 18 zuwa Saudiyya daga Nijeriya tun bayan fara aikin a ranar 9 ga watan Mayu.

Google search engine

Yayin da aka fara aikin jigilar mahajjatan ke tafiya yadda ya dace a wasu jihohin, akwai wasu jihohin da har yanzu ba su fara jigilar mahajjata ba, ciki ha da wasu daga Arewa irin su Kano, Sokoto, Zamfara, Katsina da Borno.

Amma mahajjatan jihohin Bauchi, Kebbi, Osun, Oyo da Imo tuni suka fara isa Saudiyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara