DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matakan da Shugaba Tinubu ke dauka sun taimaka wajen rage talauci a Arewacin Nijeriya – Gwamna Uba Sani

-

Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya bayyana cewa babu wata gwamnati a tarihin Nijeriya da ta zuba jari a harkar noma kamar yadda gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi cikin shekaru biyu da suka gabata.

Gwamna Uba Sani ya ce matakan da Tinubu ya dauka sun taimaka matuka wajen rage talauci a Arewacin kasar.

Uba Sani ya jaddada irin goyon bayan da ake bai wa kananan manoma, tallafin takin zamani, da kuma taimakon kudi ba tare da la’akari da jam’iyya ba ga jihohi.

Ya danganta wadannan kokari da cike gibin ababen more rayuwa, samar da ayyukan yi, da kuma rage talauci a cikin al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch

Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar tana...

Tattalin arzikin Nijeriya na kara bunkasa duk kuwa da hauhawar farashin kaya – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa tattalin arzikin Nijeriya na bunkasa a cikin kusan shekaru goma a shekarar 2024. Hakan na zuwa ne sakamakon kyakkyawan ci gaba...

Mafi Shahara