DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matakan da Shugaba Tinubu ke dauka sun taimaka wajen rage talauci a Arewacin Nijeriya – Gwamna Uba Sani

-

Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya bayyana cewa babu wata gwamnati a tarihin Nijeriya da ta zuba jari a harkar noma kamar yadda gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi cikin shekaru biyu da suka gabata.

Gwamna Uba Sani ya ce matakan da Tinubu ya dauka sun taimaka matuka wajen rage talauci a Arewacin kasar.

Google search engine

Uba Sani ya jaddada irin goyon bayan da ake bai wa kananan manoma, tallafin takin zamani, da kuma taimakon kudi ba tare da la’akari da jam’iyya ba ga jihohi.

Ya danganta wadannan kokari da cike gibin ababen more rayuwa, samar da ayyukan yi, da kuma rage talauci a cikin al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara